Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Sheikh Sani Yahya Jingir kan matsalolin tsaro a arewacin Najeriya

Wallafawa ranar:

‘Yan Najeriya na cigaba da bayyana ra’ayoyi daban daban dangane da matsalar tsaro musamman a yankin arewacin kasar, bayan kazamin harin da aka kai jihar Barno wanda yayi sanadiyar yanka manoma 78.

shugaban Malam kungiyar Izala, Sheikh Sani Yahya Jingir
shugaban Malam kungiyar Izala, Sheikh Sani Yahya Jingir Daily Trust
Talla

Kungiyoyin 'yan arewacin kasar da gwamnoni da malaman Addini na cigaba da kira ga gwamnati da ta sake kara himma domin kare jama’a, yayin da majalisun kasar suka bukaci shugaban kasa yayi musu bayani kan halin da ake ciki.

Shi ma dai Mai alfarma Sarkin Musulmin Najeriya, Muhammad Sa’ad Abubakar ya koka kan halin da jama’a ke ciki a yankin. Kan wannan al'amari ne muka tattauna da shugaban Malam kungiyar Izala, Sheikh Sani Yahya Jingir.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.