Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

PDP ta zargi gwamnatin Buhari da gazawa a harkokin tsaro

Wallafawa ranar:

A Najeriya, ganin yadda matsalolin satar mutane don neman kudaden fansa ke kara taazzara, musamman a Arewacin kasar, Babbar Jamiyar adawa PDP ta dora laifin kan gazawar kan shugabanci na jam'iyya mai mulki wato APC, kuma Garba Aliyu Zaria ya tattauna da Ambassador Ibrahim Kazaure jigo a jamiar adawar.

Tutar jam'iyyar adawar Najeriya PDP
Tutar jam'iyyar adawar Najeriya PDP vanguardngr
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.