Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da jakadan Najeriya a Nijar Alhaji Rabiu Akawu kan dangantakar kasashen biyu

Wallafawa ranar:

Danganta tsakanin Najeriya da Jamhuriyar Nijar na cigaba da habaka sakamakon matakai daban daban da gwamnatocin kasashen biyu ke dauka wajen ganin an cimma biyan bukata. Wakilinmu a Jos, Tasiu Zakari ya tattauna da Jakadan Najeriya a Nijar, Alhaji Rabiu Akawu, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari da takwaransa na Nijar Mahamadou Issoufou.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari da takwaransa na Nijar Mahamadou Issoufou. AFP PHOTO / BOUREIMA HAMA
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.