Adamawa-Gombe
Mahukuntan Adamawa da Gombe na taron kawo karshen rikicin kabilanci
Mahukunta a jihohin Adamawa da Gombe a tarayyar Najeriya, sun gudanar da taron da zummar kawo karshen zaman tankiya da aka share tsawon lokaci ana yi tsakanin kabilun da ke rayuka a kan iyakokinsu. Taron ya biyo bayan tashe-tashen hankulan da aka rika samu ne tsaknin kabilar Lunguda daga Adamawa da kuma Waja daga jihar Gombe. Wakilinmu na Yola, Ahmad Alhassan ya aiko mana wannan rahoto.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:52