Isa ga babban shafi
Najeriya-Tsaro

Buhari ya dauki kwakkwaran mataki kan tsaro a Najeriya

Sakamakon ci gaba da tabarbarewar tsaro a Najeriya da yadda wasu mutane ke daukar makamai suna afka wa jami’an tsaro da fararen hula, shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ba wa jami’an tsaron kasar umarnin daukar matakin ba-sani-ba-sabo ga duk wani dan kasar da aka samu na yin barazana da makami, yayin da wasu gwamnonin kasar suka dukufa wajen tarukan wayar da kan jama’arsu dangane da rawar da ta kamata su taka wajen dawo da zaman lafiya a yankunan kasar.

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari da mataimakinsa da kuma shugabannin hafsoshin tsaron kasar a fadar gawamnatin Najeriya yayin ganawar gaggawa kan tsaro ranar 30 ga watan Afrelun 2021
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari da mataimakinsa da kuma shugabannin hafsoshin tsaron kasar a fadar gawamnatin Najeriya yayin ganawar gaggawa kan tsaro ranar 30 ga watan Afrelun 2021 © Presidency / Femi Adesina
Talla

Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa  domin sauraren cikakken rahoton Muhammad Kabir Yusuf daga Abuja

 

03:05

Buhari ya dauki kwakkwaran mataki kan tsaro a Najeriya

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.