Najeriya - Talauci
Buhari ya kafa kwamitin yaki da talauci a Najeriya
Shugaban Najeriya Muhammad Buhari ya kaddamar da Kwamitin da zai aiwatar da siyasar yaki da talauci wanda zai kasance a karkashin jagorancin mataimakin shugaban kasar. Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da Bankin Duniya ke cewa adadin masu fama da kangin talauci a kasar ya zarta na kasar India. Kuna iya latsa alamar sauti domin sauraron rahotona da wakilin mu na Abuja Muhammad Kabiru Yusuf ya aiko mana.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:01