Najeriya - Ilimi
Iyaye sun koka kan yadda aka gaza ceto 'ya'yansu daga hannun 'yan bindiga
Alkaluma a Najeriya sun nuna cewar yanzu haka akwai dalibai 348 da 'yan bindiga suka sace kuma suke ci gaba da yin garkuwa dasu a jihohin Kaduna, Kebbi da kuma Naija.
Wallafawa ranar:
Minti 3
Talla
A jihar Kebbi kawai akwai dalibai 83 da kuma malamai 7 da aka sace daga Kwalejin Gwamnati da ke Birnin Yauri, inda a yanzu haka iyaye da kuma dangin mutanen ke ci gaba da kira ga gwamnati domin ceto su.
Daga birnin na Kebbi wakilinmu El-Yakubu Usman Dabai ya aiko mana da rahoto.
Rahoto kan makomar dalibai 348 da 'yan bindiga suka yi garkuwa dasu a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu