Isa ga babban shafi
Najeriya-Boko Haram

Muna son a hukunta 'yan Boko Haram- Bring Back Our Girls

A Najeriya, kungiyar da ke fafutukar ceto ‘yan matan sakadanren Chibok wato Bring Back Our Girls, ta nemi gwamnati ta hukunta tare bin kadin hakkokin wasu daga cikin ‘yan matan biyu wadanda mazajensu ‘yan Boko Haram suka mika kansu ga jami’an tsaro. A cewar kungiyoyin, auren da wadannan ‘yan mata suka yi na dole ne, don haka ya kamata abi masu hakkokinsu.

'Yan Boko Haram tare da 'yan matan Chibok lokacin da suka kama su
'Yan Boko Haram tare da 'yan matan Chibok lokacin da suka kama su HO AFP/File
Talla

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Muhammad Sani Abubakar daga birnin Abuja

 

03:05

Muna son a hukunta 'yan Boko Haram- Bring Back Our Girls

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.