Isa ga babban shafi

Mutuwar shugaban Kungiyar ISWAP Abu Musab Al’BarnawI ta haifar da mahawara

Al’ummar shiyyar Arewa maso gabashin Najeriya na ci gaba da tofa albarkacin bakin su kan rahoton da ke cewa an halaka shugaban Kungiyar ISWAP Abu Mus’ab Al’Barnawy a wani kwanton bauna da aka yiwa tawagar sa a wani yanki da ke kan iyakokin jihohin Borno da Yobe.

Tutar kungiyar Boko haram
Tutar kungiyar Boko haram © AFP/STEPHANE YAS
Talla

Yayin da wasu ke bayyana shakku kan mutuwar ta sa akwai da dama da su ke ganin mutuwar sa a wannan lokaci wata nasara ce a yaki da ta’addanci a yankin tafkin Chadi.

Wasu mayakan Boko Haram a yankin Arewa maso gabashin Najeriya.
Wasu mayakan Boko Haram a yankin Arewa maso gabashin Najeriya. AFP

 Wakilinmu Bilyaminu Yusuf na dauke da rahoto a kai.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.