Isa ga babban shafi
Najeriya-Boko Haram

Rahoto kan shirin sasanta al'ummar Borno da tubabbun 'yan ta'adda

Majalisar Dinkin Duniya da kungiyar Kasashen Turai sun kaddamar da wani shirin hadin gwuiwa da hukumomin Najeriya akan yadda za’a sasanta mayakan boko haram da ISWAP da kuma al’ummar Jihar Barno, wadanda suka yi ta fama da hare haren wadannan kungiyoyi na sama da shekaru 12. Wakilinmu Bilyaminu Yusuf na dauke da rahoto akai.

Wasu daga cikin tubabbun ‘yan kungiyar boko haram.
Wasu daga cikin tubabbun ‘yan kungiyar boko haram. Daily Post
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.