Birtaniya za ta yi sassauci ga 'yan Najeriya masu neman zuwa kasar
Babbar jami’ar kasar Birtaniya dake aiki a Najeriya, jiya asabar ta bayyana cewa kasar ta daga ranar 4 ga watan Oktoba za ta kawo sassauci dangane da matakan da ta dau da suka shafi yaki da cutar Covid 19 ga matafiya zuwa Birtaniya.
Wallafawa ranar:
Minti 1
Talla
Catriona Laing ta ce ba za a sake fuskantar wata matsalla da ta shafi allurar da ake yiwa jama’a a Najeriya da zaran suke da niyar zuwa Birtaniya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu