Isa ga babban shafi
Najeriya

Za fara shari'ar sojojin Najeriya 158 kan zargin take hakkin dan adam

Rundunar sojin Najeriya zata fara yiwa jami’an ta guda 158 shari’a dangane da tuhumar da ake musu na take hakkin Bil Adama a yakin da suke da Boko Haram a yankin arewa maso gabashin kasar.Wakilinmu Bilyaminu Yusuf na dauke da rahoto a kai.

Babban Hafsan Sojin kasa na Najeriya, Manjo Janar Farouk Yahya.
Babban Hafsan Sojin kasa na Najeriya, Manjo Janar Farouk Yahya. © Nigeria defence ministry
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.