Isa ga babban shafi
Najeriya-Boko Haram

'Yan ta'adda sun karbe madafun iko a kauyuka 5 na Neja

Mahukunta a jihar Niger da ke Najeriya sun tabbatar da cewar ‘yan kungiyar Boko Haram ne ke rike da madafun ikon a wasu kauyuka 5 a kananan hukumomin Rafi da kuma Shiroto na jihar.Tuni dai lamarin da ya fara tilasta wa mazauna kauyukan barin gidajensu.Daga Abuja wakilinmu Muhammad Kabiru Yusuf ya aiko mana da rahoto.

Tutar kungiyar Boko Haram.
Tutar kungiyar Boko Haram. © AFP/STEPHANE YAS
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.