Isa ga babban shafi
Najeriya- 'Yan sanda

Najeriya za ta yi karin kashi 20 a albashin 'yan sandan kasar

Gwamnatin Najeriya ta bayyana karin kaso 20% na Albashin ‘yan sandan kasar, wanda ta ce za ta fara biya daga watan janairun shekara mai zuwa. Karin albashin dai na zuwa ne a wani yanayi da kasar ke fama da tarin matsaloli a fagen tsaro. Daga Abuja ga rahoton Muhammad Kabiru Yusuf.

Gwamnatin Najeriya ta sanar da karin albashin ga ma'aikata ne don basu damar aiwatar da ayyukansu yadda ya kamata da kuma kawo karshen matsalar cin hanci tsakanin jami'an.
Gwamnatin Najeriya ta sanar da karin albashin ga ma'aikata ne don basu damar aiwatar da ayyukansu yadda ya kamata da kuma kawo karshen matsalar cin hanci tsakanin jami'an. AFP PHOTO / Quentin Leboucher
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.