Isa ga babban shafi
Najeriya - Jigawa

Dokar 'yancin yara ta fara aiki a Jigawa

Gwamnatin Jihar Jigawa a Najeriya, ta kaddamar da  dokar ‘yancin kana nan yara, da nufin kare mutuncin yaran daga fadawa kangin bauta ko cin zarafi.

Wasu yara dalibai a Najeriya
Wasu yara dalibai a Najeriya © UNICEF/2013/Esiebo
Talla

Gwamna Muhammadu Badaru Abubakar na jihar ne ya rattaba hannu kan dokar da nufin kawo karshen wannan matsala.

Fiye da shekaru goma kenan ana kokarin tabbatar da dokar ‘yancin yaran a jihar amma sai a wannnan makon ta zama doka.

Kan wannan batu Abubakar Isa Dandago ya hada mana rahoto.

01:32

Rahoto kan yadda gwamnatin Jigawa ta kaddamar da fara aikin dokar kare 'yancin yara

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.