Isa ga babban shafi
Najeriya

Marantar dake karantar da yara a kan ruwan a birnin Lagos

Daruruwan dalibai ne ke daukar darussa a wata makaranta da aka gina ta akan ruwa a jihar Lagos ta Najeriya, inda ake koyar da su cikin harsunan Turanci da Faransanci.Fargabar kifewar kwale-kwale dai, ba ta hana daliban jajircewa wajen neman ilimi ba, yayin da suka yi watsi da sana’ar kamun kifi don bai wa karatu muhimmanci.

Daya daga cikin makarantun kan ruwa na birnin Lagos
Daya daga cikin makarantun kan ruwa na birnin Lagos © AFP
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.