Isa ga babban shafi

An samu mutane da suka harbu da cutar Korona a jihohin Najeriya

A Najeriya, alkaluman baya-bayan nan da hukumar NCDC ta fitar a yau asabar ya nuna cewa an samu sabbin bullar cutar Korona a jihohi takwas na tarayyar kasar har da babban birnin tarayya Abuja (FCT).

Hukumar NCDC a Najeriya
Hukumar NCDC a Najeriya AFP - PIUS UTOMI EKPEI
Talla

Sabbin wadanda ke dauke da cutar  a Najeriya sun kai 250,361, yayin da adadin wadanda suka mutu ya kai 3,092.

Wani ma'aikacin lafiya a Najeriya  yana dibar samfurin gwajin Korona daga wani yaro.
Wani ma'aikacin lafiya a Najeriya yana dibar samfurin gwajin Korona daga wani yaro. NCDC TWITTER

Bayanan raguwar adadin cutar da aka samu daga sama da 25,000 daga 13 ga watan janairun 2022 zuwa 23,768 ranar Juma'a data gabata.

Cibiyar ta kuma bayyana cewa an samu nasarar yi wa mutane 223,495 jinya tare da sallamar su a Najeriyar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.