Najeriya-Biafra
Kotun Najeriya ta dage zaman shari'ar jagoran Biafra Nnamdi Kanu
A yau babbar kotun Abuja a tarayyar Najeriya take ci gaba da sauraren karan da gwamnati ta shigar kan shugaban kungiyar masu fufutukan samar da kasar Biafra Nnamdi Kanu, sai dai ta dage sauraron karar zuwa gobe laraba. Ga wakilinmu na Abuja Mohammed Sani Abubakar dauke da rahoto.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:39