Isa ga babban shafi
Rahotanni-Najeriya

Najeriya ta kafa kwamitin tantance yawan man kasar

Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da wani kwamitin bincike domin tantance yawan danyen man da kasar ke hakowa kowacce rana, da kuma wanda take tafka asara daga sacewa ko fasa bututun mai.

Daya daga cikin cibiyoyin hako mai a Najeriya
Daya daga cikin cibiyoyin hako mai a Najeriya AFP - PIUS UTOMI EKPEI
Talla

Wannan ya biyo bayan wani rahoto ne da ke cewa, Najeriya ta yi asarar Dala miliyan 48 cikin watanni 3 kacal daga sata ko fasa bututun danyen mai.  

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton wakilinmu Shehu Saulawa kan wannan batu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.