Isa ga babban shafi
Najeriya-APC

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta gudanar da zaben shugabanni

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta kammala taron ta na kasa a birnin Abuja, inda ta zabi sabbin shugabannin da za su jagorance ta zuwa zaben shekara mai zuwa. Muhammad Sani Abubakar na dauke da rahoto akai.

Tutar jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya.
Tutar jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya. © Daily Trust
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.