Isa ga babban shafi

Najeriya:'Yan bindiga sun kashe mutane 3 tare da sace da dama a Neja

‘Yan bindiga sun hallaka mutane 4, suka kuma jikkata aƙalla mutum biyu tare da yin garuwa da mutane da dama ciki har da mata a garin Gidigori da ke ƙaramar hukumar Rafi a jihar Neja da ke tarayyar Najeriya.

'Yan bindiga na ci gaba da addabar mutane a yankin arewacin Najeriya.
'Yan bindiga na ci gaba da addabar mutane a yankin arewacin Najeriya. The Guardian Nigeria
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.