Isa ga babban shafi

Kamfanin man fetur na NNPC a Najeriya ya koma hannun 'yan kasuwa

Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya kaddamar da kamfanin man Fetur na Kasar wato NNPC a matsayin kamfani, mai cin gashin kasa bayan ya kwashe shekaru 45 a karkashin gwamnati, abin da ya nuna cewar kamfanin ya koma hannu ’yan Kasuwa.

Daya daga cikim matatun man fetur na Najeriya.
Daya daga cikim matatun man fetur na Najeriya. Africanews
Talla

Bikin sake kaddamar da kamfanin NNPCn an gudanar da shine a gaban dukkanin masu ruwa da tsaki na ciki da wajen Najeriyar.

Muhammad Kabir Yusuf na dauke da rahoto akai.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.