Majalisar Wakilan Najeriya na bincike kan kudin samar da wutar lantarki
Majalisar Wakilan Najeriya ta kaddamar da bincike akan harkar samar da wutar lantarkin sakamakon wani rahoto da aka bankado cewar gwamnati na biyan wani kamfani Dalar Amurka miliyan 30 kowanne wata ba tare da samun wutar ba.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:00
Talla
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton wakilinmu daga Abuja, Muhammad Sani Abubakar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu