Yadda ambaliyar ruwa ta lakume rayuka a Jigawa
Yayin da ambaliyar ruwa ke ci gaba da barna a sassan Najeriya, jihar Jigawa na daya daga cikin jihohin da ambaliyar ke ci gaba da mamaye kauyuka tare da haddasa asarar raayuka.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:05
Talla
A Karamar Hukumar Ringim, ruwan ya shafe kauyuka kusan 10, baya ga aasarar rayuka da dukiyoyi.
Domin kallon bidiyon wannan amabaliyar ruwa, sai ku ziyarci shafinmu na Facebook.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton wakilinmu Abubakar Isa Dandago
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu