Isa ga babban shafi

Najeriya: Masu rikici da juna a jihar Taraba sun koma teburin sulhu

Kabilun dake zubar da jinin juna a jahar Taraba dake Najeriya sun dawo teburin tattaunawa domin dinke barakar dake tsakanin su.

Rikici tsakanin manoma da makiyaya ya dade yana janyo hasarar rayukan da dimbin dukiya.
Rikici tsakanin manoma da makiyaya ya dade yana janyo hasarar rayukan da dimbin dukiya. © AFP
Talla

Wannan shine yunkuri na baya bayan nan da akayi na baiwa zaman lafiya muhali.

Latsa alamar sauti domin sauraron rahoton Ahmad Alhassan.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.