Mayakan Boko Haram sun aukawa masunta a yankin Tafkin Chadi
Masunta da dama sun shiga rudani da tashin hankali gami da rashin sanin makomar su bayan da mayakan Boko Haram suka kore su daga tsibiran dake bakin gabar tafkin Chadi bisa zargin su na taimakawa jami’an tsaro.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:05
Talla
Latsa alamar sauti domin sauraron rahoton Bilyaminu Yusuf.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu