Rahoto kan yadda 'yan gudun hijira suka shirya yin zabe a Najeriya
Yayin da ya rage kwanaki ‘Yan Najeriya su fita runfunar zabe domin zabo shugaban kasa da ‘yan majalisun tarayya, mazauna yakunan karkara a shiyyar Arewa maso Gabashin Najeriya sun bayyana aniyar su ta fita kwan su da kwarkwata domin zaben shugabanni da za su cire su daga kangin da su ke ciki.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:59
Talla
Shiga alamar sauti domin sauraron rahoton Binyaminu Yusuf
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu