Jam'iyyun adawa a Najeriya sun bukaci shugaban hukumar INEC ya yi murabus
A Najeriya, wasu jam'iyyun siyasa sun kada kuri'ar rashin amincewa da Mahmoud Yakubu, a matsayin shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasar INEC, inda suka bukaci ya gaggauta yin murabus daga mukaminsa.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kunna - 02:50
Talla
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton Muhammad Kabir Yusuf.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu