Jam'iyyar Labour ta yi zargin an tafka magudi a zaben Najeriya
Jam'iyyar adawa ta Labour a Najeriya tayi zargin an tafka magudi a jihar Legas, a zaben shugabancin kasar da ya gudana ranar 25 ga watan Fabrairu, wanda Bola Ahmed Tinubu ya lashe da yawan kuri'u.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:37
Talla
Shiga alamar sauti domin sauraron rahoton da Usman Tunau ya hada kan wannan korafi na jam'iyyar Labour.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu