Tinubu ya nemi 'yan Najeriya su bashi hadin kai wajen samar da ci gaba
Sabon zababben shugaban Najeriya ya nemi 'yan kasar da kuma jam'iyyun adawa da su bashi hadin kai wajen gudanar da ayyukan da za su samarwa kasar ci gaba.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:56
Talla
Bola Ahmed Tinubu, wanda ya bayyana hakan, jim kadan bayan ya karbi takardar shaidar lashe zaben kassar, ya ce a shirye yake da ya karbi shawarar kowanne dan kassa, matsawar hakan zai taimaka wajen inganta Najeriya.
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton Muhammad Kabir Yusuf.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu