Isa ga babban shafi

Najeriya na cikin kasashen da ke fama da karancin likitoci - WHO

Hukumar Lafiya ta Duniya ta bayyana cewa kasashe 55 ne ciki har da Najeriya ke fuskantar karancin likitocin da ke duba marasa lafiya. 

Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya, Tedros Adhanom Ghebreyesus
Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya, Tedros Adhanom Ghebreyesus AP - Salvatore Di Nolfi
Talla

Hukumar ta ce, muddin kasashen ba su tashi tsaye ba, zai yi wahala su iya samar da likitoci 49 da nas-nas da unguwar zoman da za su kula da mutane 10,000 kamar yadda shirin cimma muradun karni na 2030 na Majalisar Dinkin Duniya ya tanadar. 

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Muhammad Kabir Yusuf.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.