Isa ga babban shafi

Hare-haren masu dauke da makamai na kara kamari a Najeriya

Masu ruwa da tsaki na ci gaba da bayyana damuwa da kuma fargaba kan farfadowar hare-haren ta’addanci a sassan Najeriya wanda ya haifar da hasarar rayuka makonni bayan kammala zabukan shekara ta 2023. 

Mayakan na ci gaba da addabar sassan kasar
Mayakan na ci gaba da addabar sassan kasar dailypost.ng
Talla

Masu dauke da makamai na cci gaba dda kai hare-hare a sassan Najeriya, kama daga Arewa maso Yammacin kasar da ke fama da matsalar masu garkuwa domin karbar kudin fansa, da kuma mayakan Boko Haram a Arewa maso Gabas, sai kuma Kudancin kasar da ke fama da IPOB ta masu rajin kafa 'yantacciyar kasar Biafara.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton Binyaminu Yusuf.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.