Isa ga babban shafi

Diphtheria ta kashe mutane 73 cikin 557 da suka harbu da cutar a Najeriya

Hukumar Lafiya ta Duniya, ta ce a Najeriya, akalla mutane sama da dari 5 da 57 ne aka tabbatar sun harbu da cutar diphtheria, wato makarau a jihohi 21 na kasar tun da aka shiga wannan shekarar ta 2023. Haka zalika, adadin wadanda cutar ta kashe ya kai 73. . 

Wata ma'aikaciyar kiwon lafiya a Najeriya, yayin karbar allurar rigakafin cutar Korona ta kamfanin AstraZeneca a birnin Legas.
Wata ma'aikaciyar kiwon lafiya a Najeriya, yayin karbar allurar rigakafin cutar Korona ta kamfanin AstraZeneca a birnin Legas. AP - Sunday Alamba
Talla

A watan Disambar shekarar 2022, Cibiyar Kula da Cututtuka ta Najeriya da sanar da barkewar cutar diphtheria a jihohin Kano da Legas.

Dr Salihu Ibrahim Kwaifa, kwararren likita a Abujan Najeriya ya yi mana karin bayani a kan wannan cuta, kuma kuna iya latsa alamar sauti domin saurara.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.