Isa ga babban shafi

Najeriya: Manoma a Sokoto sun koma maroka saboda ayyukan 'yan bindiga

Rahotanni daga jihohin Sokoto da Zamfara dake Najeriya na nuni da cewar yanzu haka wasu manoma a yankin sun koma maroka sakamakon yadda yan ta’adda suka mamaye gonakinsu na noma.  Faruk Mohammad Yabo ya duba mana yadda matsalar take a jihohin biyu ga kuma rahoton da ya hada mana.  

'Yan bindiga sun mamaye gonakin yawancin manoma a Sokoto.
'Yan bindiga sun mamaye gonakin yawancin manoma a Sokoto. AFP - PATRICK MEINHARDT
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.