Isa ga babban shafi

Ba mu gamsu da zaben Najeriya ba -Soyinka

Fitaccen maburucin Najeriya, Farfesa Wole Soyinka, wanda shi ne ‘dan Afirka na farko da ya lashe kyautar Nobel a shekarar 1986, yanzu haka yana birnin Paris da ke kasar Faransa, saboda fassara sabon littafinsa da aka yi, mai suna ‘ Labarin kasar da ke dauke da mutanen da suka fi kowa farin ciki a duniya’. 

Fitaccen marubuci kuma masanin adabin Turanci a Najeriya, Farfesa Wole Soyinka.
Fitaccen marubuci kuma masanin adabin Turanci a Najeriya, Farfesa Wole Soyinka. AP - Themba Hadebe
Talla

A tattaunawarsu da Catherine Fruchon-Toussaint ta RFI, Soyinka ya yi tsokaci a kan halin siyasar kasashen Afirka ta Yamma da kuma bayyana damuwarsa a kan juyin mulkin da aka yi a ‘yan kwanakin nan. 

Ga kadan daga cikin tsokacinsa

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.