Najeriya
Jam'iyyun adawa sun caccaki APC kan sakamakon zabukan Kogi, Imo da Bayelsa
Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta lashe zaben kujerun gwamnonin jihohin Kogi da Imo, yayin da PDP ta lashe kujerar gwamnan Bayelsa.
Wallafawa ranar:
Talla
Tuni dai yadda muhawara mai zafi ta kaure tsakanin ‘ya’yan jam’iyyun da suka fafata, a kan yadda sakamakon zabukan gwamnonin ya kaya, bayan kuri’un da aka kada a ranar Asabar din da ta gabata, kamar yadda za a ji cikin wannan rahoto na Nura Ado Suleiman.
Muhawara tsakanin APC da PDP da kuma LP kan sakamakon zaben gwamnonin Imo, Kogi da Bayelsa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu