Isa ga babban shafi
Rahoto

Najeriya ta ce za ta kwace lasisin kamfanonin rarraba wutar lantarki

Gwamnatin Najeriya ta yi barazanar kwace lasisin kamfanonin tattarawa da raba wutar lantarki daga hannun ‘yan kasuwa masu zaman kansu, sakamakon abin da ta kira rashin tabuka komai da suka yi cikin shekaru goma da mayar da wasu sassan kamfanonin hannunsu. 

Turakun wutar lantarki.
Turakun wutar lantarki. © BRANDON BELL / GETTY IMAGES NORTH AMERICA / GETTY IMAGES VIA AFP
Talla

 

Gwamnatin ta kuma gindaya wasu sabbin sharudda da za a cimma kafin sabunta musu lasisin. 

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Muhammad Kabir Yusuf daga Abuja.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.