RAHOTO
Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da shirin samar da abinci
Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da gagarumin shirin samar da abinci a duk fadin kasar na shekarar 2023, a karkashin shirin wadata jama’a da cimaka cikin hanzari.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:11
Talla
Manufar gwamnatin dai itace samar da abincin da zai kawar da bukatar shigowa da shi daga kasashen ketare
Jihar Jigawa ce ta karbi bakuncin shirin na bana, a matsayin guda daga jihohin dake samar da abinci a kasar.
Shiga alamar sauti, domin sauraron rahoton Abubakar Isah Dandago.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu