Isa ga babban shafi
RAHOTO

Bankin Duniya ya kaddamar da shirin inganta karatun yara mata a Najeriya

Bankin Duniya tare da hadin gwiwar gwamnatin Najeriya, sun kaddamar da wani sabon shirin hadin gwiwa da ake kira AGILE, da nufin samar da mafita ga rayuwar 'yaya mata da ke matakin manyan azuzun makarantun sakandire.

MAsana na ganin shirin zai taimaka wajen inganta rayuwar yara mata a nan gaba.
MAsana na ganin shirin zai taimaka wajen inganta rayuwar yara mata a nan gaba. © reuters
Talla

An samar da wannan shiri ne, domin wayar da kan yara matan matakan da ya kamata su bi wajen kare kan su da kuma ci gaban rayuwarsu.

Haka zalika a cikin shirin, an samar da wani tsarin kwadaitar da iyaye muhimmancin sanya yara mata a makarantu, kama daga dukkanin matakai domin samar da ci gaba a tsakanin al'umma.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton Faruk Muhammad Yabo.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.