Isa ga babban shafi
labarin aminiya

An yi garkuwa da shugaban Karamar Hukuma a Nasarawa

’Yan bindiga sun yi garkuwa da shugaban Karamar Hukumar Akwanga ta Jihar Nasarawa, Safiyanu Andaha.

'Yan bindiga sun addabi wasu yankuna a jihohin Najeriya.
'Yan bindiga sun addabi wasu yankuna a jihohin Najeriya. © Leadership
Talla

Aminiya gano cewa an yi garkuwa da shugaban karamar hukumar ne tare da wasu da dama a hanyar Andaha zuwa Akwanga a ranar Litinin.

Cikin wadanda aka yi garkuwa da su har da wani fitaccen attajiri, Adamu Umar, wanda aka fi sani da Maccido.

Majiyar ta ce ’yan bindigar sun bullo daga cikin cikin daji ne suka, tare su suka yi awon gaba da su zuwa cikin daji.

Kawo yanzu dai ba su tuntubi iyalai ko makusantan wadanda aka sacen ba.

Wakilinmu ya yi kokarin samun karin bayani daga kakakin ’yan sandan Jihar Nasarawa, Rahman Mandela, amma hakan bai samu ba.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.