Isa ga babban shafi

Gombe, Bauchi, Borno, na kan gaba wajen matsalar cizon macizai a Najeriya

Ana samun karuwar matsalar harbin macizai da kan rutsa da akalla mutane 500 a cikin kowadanne mutane dubu daya na Nigeria a duk shekara. Jihojin Gombe, Bauchi, Borno, Nassarawa, Taraba, Kebbi, Benue da Oyo ne a kan gaba wajen fuskantar matsalar harbin maciji a kasar. Wakilinmu a Bauchi Ibrahim Malam Goje ya kai ziyara zuwa babban Asibitin Jinyar wadanda maciji ya harba da ke garin Kaltungo a jihar Gombe, ga rahoton da ya aiko mana daga Bauchi.  

Jihar Gombe ce ta fi fuskantar matsalar cizon macicji a Najeriya.
Jihar Gombe ce ta fi fuskantar matsalar cizon macicji a Najeriya. AFP/File
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.