Isa ga babban shafi
TSADAR RAYUWA A KALABA

Tsadar rayuwa ta yi kamari a Kudancin Najeriya

Al'ummar Najeriya na ci gaba da kokawa kan matsalar tsadar rayuwa da ke kara kamari, musamman masu karamin karfi da sai sun jajirce wajen nema kafin su samu abinci.

Wata kasuwar saida kayayyakin abinci a birnin Legas dake kudancin Najeriya.
Wata kasuwar saida kayayyakin abinci a birnin Legas dake kudancin Najeriya. AP - Sunday Alamba
Talla

Matsalar tsadar kayan abinci ta tsananta, tun daga arewacin kasar zuwa kudanci, yayin da ake fama da matsalolin tsaro a wasu yankuna na Najeriya.

Murtala Adamu ya duba halin da ake ciki na tsadar rayuwa a garin Kalaba, ga kuma rahoton da ya hada a kai.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoto.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.