RAHOTON NOMA A NAJERIYA KASHI (4)
Manoman Alkama a Jigawa sun koka kan yankewar tallafin gwamnati
A ci gaba da gabatar muku da jerin rahotanni game da matsalolin da suka dabaibaye bangaren noma a Najeriya, wadanda suka hana kasar ciyar da al'ummar ta, a wannan karon wakilinmu dake Kano, Abubakar Abdulkadir Dangambo ya duba mana matsalar noman alkama a jihar Jigawa.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:04
Talla
Kamar yadda za a ji cikin rahotonsa, jihar Jigawa na daya daga cikin yankunan da suka yi fice wajen noma alkamar a Najeriya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu