Bakonmu a Yau
Kalla Hankurau Minista a fadar shugaban Jamhuriyar Nijar
Wallafawa ranar:
Kunna - 04:58
Gwamnatin kasar Nijar ta samu sama da kudaden tallafin da ta nema daga masu hannu da shuni na duniya sakamakon zaman taron da suka gudanar a birnin Paris na kasar Fransa, domin neman kudaden da za ta cike gibin aikin bunkasa tattalin arziki da ci gaban rayuwar al’ummarta a cikin shekaru hudu masu zuwa. Kalla Hankurau minista ne a fadar shugaban kasar Jamhuriyar Nijar, ya ce an samu sama da kudaden da suka nema da farko.