Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Bazoum Mohamed Ministan harakokin wajen Jamhuriyar Nijar

Wallafawa ranar:

Bazoum Mohamed Ministan harakokin wajen kasar Jamhuriyar Nijar ya yi wa RFI tsokaci akan matakin soji da Majalisar Dinkin Duniya ta amince wa kasashen Afrika su dauka domin kakkabe ‘Yan tawayen da suka karbe ikon yankin arewacin kasar Mali.

Bazoum Mohamed Ministan Harkokin wajen kasar Nijar
Bazoum Mohamed Ministan Harkokin wajen kasar Nijar DR
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.