Isa ga babban shafi
nijar

Zaben Nijar: Mahamadou Issoufou na kan gaba

Hukumar zaben jamhuriyar Nijar ta fitar da sama da kashi 70 cikin dari na sakamakon zaben shugaban kasar wanda aka gudanar a ranar lahadin da ta gabata, sakamakon da ke nuna shugaban kasar mai ci Issoufou Mahamadou a matsayin wanda ke sahun gaba.To sai dai hukumar zaben ta ce matsalar da ake samu daga rassanta da ke cikin kasa, ita ce dalilin jinkirin da ake samu wajen kasa fitar da sakamakon zaben baki daya.Wakiliyarmu Koubra Illo ta aiko mana wannan rahoto daga inda ake tattara sakamakon zaben. 

Jami'an hukumar zaben Nijar ta CENI da ke aikin tattara sakamakon zaben shugaban kasa
Jami'an hukumar zaben Nijar ta CENI da ke aikin tattara sakamakon zaben shugaban kasa ISSOUF SANOGO / AFP
Talla

01:40

Zaben Nijar: An fitar da kashi 70 ciki 100 na sakamako

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.