Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Musbau Mousa kan kokarin magance rikicin makiyaya da manoma a Nijar

Wallafawa ranar:

Gwamnatin Jamhurriyar Nijar ta tura da jami’an tsaro zuwa yankin nan da aka kama mutane 38 dake da hannu wajen kisan mutane 18 a yayin rikicin da ya barke tsakanin Makiyaya da manoma a garin Bangui dake jahar Tawa, Mun tattauna da Musbau Moussa daya daga cikin dattijai kuma wakilin jama’a a Nijar kan matakin samar da zaman lafiya da sauransu.  

Shugaban kasar Nijar Muhammadou Issoufou ya bukaci al'umma da su zauna lafiya da juna.
Shugaban kasar Nijar Muhammadou Issoufou ya bukaci al'umma da su zauna lafiya da juna. ISSOUF SANOGO / AFP
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.