Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Kungiyar Alkalan Jamhuriyar Nijar kan binciken almundahana a cinikin makamai

Wallafawa ranar:

Kungiyar Alkalai a jamhuriyar Nijar, ta zargi gwamnatin kasar da kokarin yin rufa-rufa a game da sakamakon binciken da ma’aikatar tsaron kasar ta yi, dangane da cinikin makamai da bilyoyin kudade.Kungiyar ta zargi gwamnati da neman yin shishigi a lamurran da suka shafi shari’a, bayan da ta bukaci wadanda aka bai wa kwangila a ma’aikatar tsaron su gaggauta aiwatar da kwangilar ko kuma a gurfanar da su a gaban kotuna.Mai Shari’a Nouhou Aboubacar, shi ne shugaban kungiyar alkalai SAMAN, ya yi man karin bayani a zantawarmu.

Wasu dakarun Jamhuriyar Nijar.
Wasu dakarun Jamhuriyar Nijar. REUTERS/Luc Gnago
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.