Bakonmu a Yau
Tattaunawa da Shugaban Nijar Mahamadou Issoufou kan shirin babban zaben kasar
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:34
Yayinda ake shirin gudanar da zaben neman shugabancin Jamhuriyar Nijar, shugaban kasar Isufu Mohammadu ya tabbatar da cewar, kamar yadda bai nemi tazarce a wa’adi na uku ba, haka za’a gudanar da sahihin zabe a kasar.Shugaba Yusufu ya bayyana hakan ne a wani hira ta musamman da ya yi da gidan talabijin na France 24 a fadar gwamnatin sa dake Yamai. Ga yadda zantawarsu ta gudana da Cyril Payen na France 24.