Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Gwamnan jihar Tilaberi Ibrahim Tijani kacalla kan kisan mutane 100 a jihar

Wallafawa ranar:

A Jamhuriyyar Nijar an kammala jana’izar mutane 100 da suka mutu sakamakon hare-haren 'yan ta’adda a kauyuka biyu na jihar Tilaberi, Firaminista birji rafini ya isa kauyukan da lamarin ya faru iyaka da kasar Mali, Salisu Isa ya tattauna da Gwamnan jihar Tilaberi Ibrahim Tijani kacalla, ga kuma yadda hirarsu ta kasance.

Wasu dakarun Sojin Nijar.
Wasu dakarun Sojin Nijar. ISSOUF SANOGO / AFP
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.